Manazarci dan Lebanon ya yi ishara da :
IQNA - Da yake yin watsi da ikirarin da mahukuntan yahudawan sahyuniya suka yi na cewa hare-haren makami mai linzami na Iran ba su da wani tasiri, dan siyasar na Lebanon ya jaddada cewa ana iya ganin tasirin martanin da Iran ta mayar wa Isra'ila a irin yadda 'yan ci rani ke komawa baya.
Lambar Labari: 3491009 Ranar Watsawa : 2024/04/19
Tehran (IQNA) kasashen kungiyar tarayyar turai sun kirayi Isra'ila da ta dakatar da gina matsunnan yahudawa a ckin yankun an Falastinawa.
Lambar Labari: 3486488 Ranar Watsawa : 2021/10/29
Tehran (IQNA) yahudawan Isra'ila na ci gaba da keta alfarmar masallacin Annabi Ibrahim (AS) da ke birnin Khalil
Lambar Labari: 3486343 Ranar Watsawa : 2021/09/23
Tehran (IQNA) Yahudawan Sahyuniya sun rufe masallacin Annabi Ibrahim (AS) tare da hana musulmi gudanar da ayyukan ibada a cikinsa.
Lambar Labari: 3486340 Ranar Watsawa : 2021/09/22
Tehran (IQNA) Falastinawa 122 ne suka yi shahada a yankin zirin Gaza sakamakon hare-haren Isra'ila a kan yankin.
Lambar Labari: 3485914 Ranar Watsawa : 2021/05/14
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin Isra’ila ta bayar da umarnin rusa wasu gidajen Falastinawa a gabashin birnin Quds.
Lambar Labari: 3483977 Ranar Watsawa : 2019/08/22